Sabbin manufofin jami'ar Yale dangane da rashin ware wuraren ibada a sabbin dakunan kwanan dalibai ya haifar da zanga-zanga daga musulmin wannan jami'a.
Lambar Labari: 3488676 Ranar Watsawa : 2023/02/17
Tehran (IQNA) A cikin rahotonta na shekara, cibiyar nazarin harkokin tsaron cikin gida ta Isra’ila ta yi ishara da matsayi da tasiri na kungiyar Hizbullah a Labanon inda ta bayyana cewa Hizbullah za ta ci gaba da rike wannan matsayi.
Lambar Labari: 3486870 Ranar Watsawa : 2022/01/26
Tehran (IQNA) Rasha ta bukaci Isra'ila da ta shiga cikin tattaunawar kawar da makaman nukiliya a yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3486645 Ranar Watsawa : 2021/12/05
Tehran (IQNA) duk da irin tsauraran matakan da Isra'ila ta dauka a yau a birnin Quds amma dubban musulmi sun samu yin sallar Juma'a a cikin masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3486636 Ranar Watsawa : 2021/12/03
Tehran (IQNA) Hamas ta yi maraba da kalaman ministan harkokin wajen kasar Aljeriya kan kin amincewa da daidaita alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3486551 Ranar Watsawa : 2021/11/13
Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen Saudiyya ya ce, kungiyar Hizbullah ita ce babbar matsalarsu, da kuma babban dasirin da take da shi a kasar Lebanon.
Lambar Labari: 3486498 Ranar Watsawa : 2021/11/01
Tehran (IQNA) Ra’isi ya bayyana cewar siyasar matsin lamba da barazana ba za su sanya al’ummar ta yi watsi da haƙƙoƙinta
Lambar Labari: 3486173 Ranar Watsawa : 2021/08/05
Tehran (IQNA) Shugaba Hassan Rauhani na Iran ya bayyana cewa, kasar Iran ta samu nasarar jure wa takunkumai da matsin lamba r Amurka.
Lambar Labari: 3485638 Ranar Watsawa : 2021/02/10
Tehran (IQNA) majiyoyin gwamnatin Isra’ila sun ce zababben shugaban Amurka zai ci gaba da bin salon siyasar sanya larabawa su kulla alaka da Isra’ila kamar yadda Trump ya yi.
Lambar Labari: 3485557 Ranar Watsawa : 2021/01/15
Bangaren kasa da kasa, Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya isa birnin Ankara na kasar Turkiya, domin ganawa da jami'an gwamnatin kasar ta Turkiya kan zargin kashe Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483050 Ranar Watsawa : 2018/10/17
Jagora Ya Yi Kakkausar Kan Halin Da Musulmi Suke Ciki A Myanmar:
Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayi kakkausar suka dangane da shiru da kuma halin ko in kula da cibiyoyin kasa da kasa da masu ikirarin kare hakkokin bil'adama suke yi dangane da kisan kiyashin da ake yi wa musulmin kasar Myammar inda ya ce hanyar magance wannan matsalar ita ce kasashen musulmi su dau matakan da suka dace a aikace da kuma yin matsin lamba ta siyasa da tattalin arziki ga gwamnatin kasar Myammar.
Lambar Labari: 3481889 Ranar Watsawa : 2017/09/13
Bangaren kasa da kasa, duk da irin matakan takurawa da cin zarafin da haramtacciyar kasar Isr’ila ta dauka a masallacin Aqsa masallata fiye da dubu 25 ne suka yi salla a yau a cikin masallacin.
Lambar Labari: 3481767 Ranar Watsawa : 2017/08/04